fidelitybank

Majalisar wakilai ta amince da zaben ‘yar tinke

Date:

Majalisar Dattawa da ta Wakilai a Najeriya sun daidaita matsayar da suka ɗauka game da gyaran Ƙudirin Dokar Zaɓe da Shugaba Buhari ya ƙi saka wa hannu sakamakon sakin layin da ke tilasta jam’iyyu su yi zaɓen ‘yar tinƙe wajen fitar da ‘yan takara.

Idan ba a manta ba, bayan Buhari ya ƙi amincewa da dokar yana mai cewa sai ba su zaɓi, ‘yan majalisar sun ce za su gyara domin samar da zaɓi na zaɓen wakilai da kuma yin sasanci.

Yayin da Majalisar Dattawa ta amince da zaɓukan uku, Majalisar Wakilai ta amince ne da zaɓen ‘yar tinƙe da kuma na wakilai kaɗai. Sai a yau Talata ne majalisar ta samar da hanya ta uku ta zaɓen sannan ta sake amincewa da dokar.

Cikin wani zaman haɗin gwiwa da suka yi ranar Litinin, shugaannin majalisun sun fayyace ma’ana da kuma yadda za a gudanar zaɓen ‘yan takarar ta kowace daga cikin hanyoyi ukun. A cewar

“Mun yi murna da cimma matsaya tsakanin majalisun biyu don haɗuwa kan abu ɗaya kuma muna da ƙwarin gwiwa sosai cewa shugaban ƙasa zai saka mata hannu,” in ji Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp