fidelitybank

Majalisar wakilai ta amince da zaben ‘yar tinke

Date:

Majalisar Dattawa da ta Wakilai a Najeriya sun daidaita matsayar da suka ɗauka game da gyaran Ƙudirin Dokar Zaɓe da Shugaba Buhari ya ƙi saka wa hannu sakamakon sakin layin da ke tilasta jam’iyyu su yi zaɓen ‘yar tinƙe wajen fitar da ‘yan takara.

Idan ba a manta ba, bayan Buhari ya ƙi amincewa da dokar yana mai cewa sai ba su zaɓi, ‘yan majalisar sun ce za su gyara domin samar da zaɓi na zaɓen wakilai da kuma yin sasanci.

Yayin da Majalisar Dattawa ta amince da zaɓukan uku, Majalisar Wakilai ta amince ne da zaɓen ‘yar tinƙe da kuma na wakilai kaɗai. Sai a yau Talata ne majalisar ta samar da hanya ta uku ta zaɓen sannan ta sake amincewa da dokar.

Cikin wani zaman haɗin gwiwa da suka yi ranar Litinin, shugaannin majalisun sun fayyace ma’ana da kuma yadda za a gudanar zaɓen ‘yan takarar ta kowace daga cikin hanyoyi ukun. A cewar

“Mun yi murna da cimma matsaya tsakanin majalisun biyu don haɗuwa kan abu ɗaya kuma muna da ƙwarin gwiwa sosai cewa shugaban ƙasa zai saka mata hannu,” in ji Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp