fidelitybank

Majalisar wakilai ta amince da zaben ‘yar tinke

Date:

Majalisar Dattawa da ta Wakilai a Najeriya sun daidaita matsayar da suka ɗauka game da gyaran Ƙudirin Dokar Zaɓe da Shugaba Buhari ya ƙi saka wa hannu sakamakon sakin layin da ke tilasta jam’iyyu su yi zaɓen ‘yar tinƙe wajen fitar da ‘yan takara.

Idan ba a manta ba, bayan Buhari ya ƙi amincewa da dokar yana mai cewa sai ba su zaɓi, ‘yan majalisar sun ce za su gyara domin samar da zaɓi na zaɓen wakilai da kuma yin sasanci.

Yayin da Majalisar Dattawa ta amince da zaɓukan uku, Majalisar Wakilai ta amince ne da zaɓen ‘yar tinƙe da kuma na wakilai kaɗai. Sai a yau Talata ne majalisar ta samar da hanya ta uku ta zaɓen sannan ta sake amincewa da dokar.

Cikin wani zaman haɗin gwiwa da suka yi ranar Litinin, shugaannin majalisun sun fayyace ma’ana da kuma yadda za a gudanar zaɓen ‘yan takarar ta kowace daga cikin hanyoyi ukun. A cewar

“Mun yi murna da cimma matsaya tsakanin majalisun biyu don haɗuwa kan abu ɗaya kuma muna da ƙwarin gwiwa sosai cewa shugaban ƙasa zai saka mata hannu,” in ji Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Ahmad Lawan.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp