fidelitybank

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Taliban su bar yara mata su yi karatu

Date:

Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, ya nemi shugabannin Taliban da su bar yara mata su ci gaba da zuwa makarantu domin neman ilimi a fadin Afghanistan.

Cikin wani sako da ya aike a jiya Talata, yayin bikin ranar Ilimi ta duniya, Sakataren MDD ya nemi yara su ci gaba da zuwa sakandire da jami’o’i domin ci gaban Æ™asar.

Ya Æ™ara da cewa, ” bayar da damar neman ilimi wani É“angare ne na ‘yan cin É—an adam, kuma wata dama ce ta haɓɓa girman al’umma da tattalin arziki da kuma samar wa daidaikun mutane aikin yi.”

MDD dai ba ta kallon gwamnatin Taliban a Afghanistan a matsayin halastacciya.

Mista Guterres ya yi kira ga duniya ta gyara tsarin ilimi domin samar da al’ummar da kowa ke da dama iri guda, a kuma samar da yanayin tattalin arziki da zai yi daidai da yanayin da ake ciki a kowacce kasa domin ci gaban duk wani dalibi a duniya.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp