fidelitybank

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Taliban su bar yara mata su yi karatu

Date:

Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, ya nemi shugabannin Taliban da su bar yara mata su ci gaba da zuwa makarantu domin neman ilimi a fadin Afghanistan.

Cikin wani sako da ya aike a jiya Talata, yayin bikin ranar Ilimi ta duniya, Sakataren MDD ya nemi yara su ci gaba da zuwa sakandire da jami’o’i domin ci gaban Æ™asar.

Ya Æ™ara da cewa, ” bayar da damar neman ilimi wani É“angare ne na ‘yan cin É—an adam, kuma wata dama ce ta haɓɓa girman al’umma da tattalin arziki da kuma samar wa daidaikun mutane aikin yi.”

MDD dai ba ta kallon gwamnatin Taliban a Afghanistan a matsayin halastacciya.

Mista Guterres ya yi kira ga duniya ta gyara tsarin ilimi domin samar da al’ummar da kowa ke da dama iri guda, a kuma samar da yanayin tattalin arziki da zai yi daidai da yanayin da ake ciki a kowacce kasa domin ci gaban duk wani dalibi a duniya.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp