fidelitybank

Majalisa za ta gudanar da bincike a kan man fetur da matata

Date:

Majalisar wakilan Najeriya ta ce, za ta kaddamar da bincike kan yawan man da ake amfani da shi da kuma halin da matatun man kasar ke ciki.

‘Yan majalisar sun bayyana hakan ne bayan da gwamnatin kasar ta ce, za ta ci gaba da bayar da tallafin man, inda Ministar kudi Zainab Ahmed ta ce, “Akwai bukatar a kara kasafin kudin kasar na wannan shekara da Naira tiriliyan 2.557 a matsayin kudin da za a biya tallafin”. 

A jiya Laraba Ministar da ta bayyana hakan ta ce, kamfanin mai na kasar, NNPC, ne ya bukaci a ba shi Naira biliyan dubu uku, wato tiriliyan uku domin biyan tallafin man a wannan shekara ta 2022, wanda kiyasi ke nuna cewa a duk wata za a biya naira biliyan 270 a tallafin.

Wannan dai na zuwa ne bayan da gwamnatin kasar ta dakatar da shirinta na janye tallafin man daga watan Yuli kamar yadda ta tsara a baya.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp