fidelitybank

Majalisa za ta gudanar da bincike a kan man fetur da matata

Date:

Majalisar wakilan Najeriya ta ce, za ta kaddamar da bincike kan yawan man da ake amfani da shi da kuma halin da matatun man kasar ke ciki.

‘Yan majalisar sun bayyana hakan ne bayan da gwamnatin kasar ta ce, za ta ci gaba da bayar da tallafin man, inda Ministar kudi Zainab Ahmed ta ce, “Akwai bukatar a kara kasafin kudin kasar na wannan shekara da Naira tiriliyan 2.557 a matsayin kudin da za a biya tallafin”. 

A jiya Laraba Ministar da ta bayyana hakan ta ce, kamfanin mai na kasar, NNPC, ne ya bukaci a ba shi Naira biliyan dubu uku, wato tiriliyan uku domin biyan tallafin man a wannan shekara ta 2022, wanda kiyasi ke nuna cewa a duk wata za a biya naira biliyan 270 a tallafin.

Wannan dai na zuwa ne bayan da gwamnatin kasar ta dakatar da shirinta na janye tallafin man daga watan Yuli kamar yadda ta tsara a baya.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp