fidelitybank

Mai shekaru 86 ya kafa tarihin ɗaga ƙarfe mai nauyi

Date:

Wani tosho ɗan shekara 86 ya karya tarihi a gasar ɗaga ƙarafa ta duniya.

Mutumin mai suna Brian Winslow ya ɗaga karfe mai nauyin kilogram 75 a gasar ɗaga ƙarafa ta Birtaniya wanda aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris 2023.

Brian Winslow wanda ya fito ne daga yankin Derbyshire ya kafa tarihi ne bayan ɗaga karfe mai nauyin kilogram 77 a karon farko.

Mr Winslow a yanzu shi ke riƙe da tarihi gasar a Birtaniya da kuma duniya a ajin ƙarafa masu nauyi na kilogram 60 a ɓangaren maza masu shekara 85 zuwa 89.

Mr Winslow, wanda ya fara ɗaga ƙarafa tun yana matashi lokacin da yake aiki a wani gidan sayar da abinci, ya ce ya yi farin-ciki da tarihi da ya kafa.

“Abu ne mai kyau wajen kafa tarihi. Ɗaga ƙarafa yana cikin wani ɓangare na rayuwata haɗe da ‘ya’yana da kuma jikoki. Zan kuma ci gaba da ɗaga ƙarfe har sai lokacin na koma bana iyawa.” in ji Winslow

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp