fidelitybank

Mai bayar da shawara: Ganduje ya nada Lamin Sani

Date:

Gwamna Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya nada tsohon shugaban karamar hukumar Nassarawa kuma tsohon shugaban kungiyar kananan hukumomin Najeriya ALGON reshen jihar Kano, daga shekarar 2018 zuwa 2021, Lamin Sani Zawiya a matsayin mai baiwa gwamna shawara na musamman kan harkokin kananan hukumomi. da Al’amuran Mulki.

Cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai na gwamnan Kano, Abba Anwar ya sanyawa hannu a ka kuma rabawa manema labarai.

Ya ce nadin ya fara aiki ne tun daga ranar 2 ga watan Nuwamba, 2021, kamar yadda takardar ta nuna.

Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kuma hori sabon mai bashi shawara a kan kananan hukumomi, Lamin Sani Zawaiya cewa da ya tsaya ya yi aikin sa bisa gaskiya darikon amana.

 

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp