fidelitybank

Mai bayar da shawara: Ganduje ya nada Lamin Sani

Date:

Gwamna Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya nada tsohon shugaban karamar hukumar Nassarawa kuma tsohon shugaban kungiyar kananan hukumomin Najeriya ALGON reshen jihar Kano, daga shekarar 2018 zuwa 2021, Lamin Sani Zawiya a matsayin mai baiwa gwamna shawara na musamman kan harkokin kananan hukumomi. da Al’amuran Mulki.

Cikin wata sanarwa da sakataren yada labarai na gwamnan Kano, Abba Anwar ya sanyawa hannu a ka kuma rabawa manema labarai.

Ya ce nadin ya fara aiki ne tun daga ranar 2 ga watan Nuwamba, 2021, kamar yadda takardar ta nuna.

Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kuma hori sabon mai bashi shawara a kan kananan hukumomi, Lamin Sani Zawaiya cewa da ya tsaya ya yi aikin sa bisa gaskiya darikon amana.

 

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp