fidelitybank

Mahrez zai takawa Algeria leda a gasar AFCON

Date:

Dan wasan Manchester City Riyad Mahrez na shirin zama kyaftin din Algeria a gasar cin kofin nahiyar Afirka, saboda an sanya shi cikin jerin tawagar masu rike da kofin gasar.

Dan wasan mai shekaru 30 ya jagoranci Desert Fennecs ta lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka karo na biyu a Masar a shekarar 2019 bayan da ta doke Senegal da ci 1-0 a wasan karshe.

A ranar 11 ga watan Janairu ne Algeria za ta fara kare kambunta da Saliyo kafin ta kara da Equatorial Guinea da Ivory Coast a rukunin E.

Dan wasan gaba na Qatar, Baghdad Bounedjah, wanda ya ci waccan kwallon a shekarar 2019, yana daya daga cikin ‘yan wasa 12 da suka taimaka wa Algeria ta lashe kofin kasashen Larabawa na baya-bayan nan, kuma ya na cikin tawagar ‘yan wasa 28 da koci Djamel Belmadi zai buga a kasar Kamaru.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp