fidelitybank

Mahrez zai takawa Algeria leda a gasar AFCON

Date:

Dan wasan Manchester City Riyad Mahrez na shirin zama kyaftin din Algeria a gasar cin kofin nahiyar Afirka, saboda an sanya shi cikin jerin tawagar masu rike da kofin gasar.

Dan wasan mai shekaru 30 ya jagoranci Desert Fennecs ta lashe gasar cin kofin nahiyar Afirka karo na biyu a Masar a shekarar 2019 bayan da ta doke Senegal da ci 1-0 a wasan karshe.

A ranar 11 ga watan Janairu ne Algeria za ta fara kare kambunta da Saliyo kafin ta kara da Equatorial Guinea da Ivory Coast a rukunin E.

Dan wasan gaba na Qatar, Baghdad Bounedjah, wanda ya ci waccan kwallon a shekarar 2019, yana daya daga cikin ‘yan wasa 12 da suka taimaka wa Algeria ta lashe kofin kasashen Larabawa na baya-bayan nan, kuma ya na cikin tawagar ‘yan wasa 28 da koci Djamel Belmadi zai buga a kasar Kamaru.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp