fidelitybank

Mahaifi da Kaka sun shiga hannun kan zargin yi wa ‘yar su fyade

Date:

Hukumar tsaro ta Civil Defence, reshen jihar Osun, ta ce ta kama wasu mutane biyu, ciki akwai mahaifi da kaka, bisa zargin yi wa diyarsu mai shekaru 13 fyade.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Adigun Daniel, wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Osogbo ranar Litinin.

Ya ce”an kama wadanda ake zargin ne a ranar Juma’a, bisa korafin da yarinyar ta yi, bayan mun yi bincike, yarinyar ta ce mahaifinta ya san ta tun shekaru biyu da suka wuce. Ta kuma ce ta na zaune da kakarta ta wajen uwa tun ta na da shekara uku kafin a kai ta wurin kakanta na wurin Uba ta na shekara biyar. Ta kuma ce mahaifinta da mahaifiyarta sun rabu, shi ya sa take zaune wajen kakanninta a lokuta daban-daban”.

Ya kara da cewar “Yarinyar ta kuma bayyana cewa, a wani lokaci, kakanta ya yi mata fyade, amma ta kasa tsayawa kan zarginta, saboda har yanzu tana zaune da shi,” A cewar Adigun.

Ya kuma tabbatar da cewa hukumar sun baiwa ma’aikatar harkokin mata da kananan yara ta jihar, domin ci gaba da kulawar yarinyar, har sai an kammala bincike kan lamarin.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp