fidelitybank

Mahaifi da Kaka sun shiga hannun kan zargin yi wa ‘yar su fyade

Date:

Hukumar tsaro ta Civil Defence, reshen jihar Osun, ta ce ta kama wasu mutane biyu, ciki akwai mahaifi da kaka, bisa zargin yi wa diyarsu mai shekaru 13 fyade.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Adigun Daniel, wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a Osogbo ranar Litinin.

Ya ce”an kama wadanda ake zargin ne a ranar Juma’a, bisa korafin da yarinyar ta yi, bayan mun yi bincike, yarinyar ta ce mahaifinta ya san ta tun shekaru biyu da suka wuce. Ta kuma ce ta na zaune da kakarta ta wajen uwa tun ta na da shekara uku kafin a kai ta wurin kakanta na wurin Uba ta na shekara biyar. Ta kuma ce mahaifinta da mahaifiyarta sun rabu, shi ya sa take zaune wajen kakanninta a lokuta daban-daban”.

Ya kara da cewar “Yarinyar ta kuma bayyana cewa, a wani lokaci, kakanta ya yi mata fyade, amma ta kasa tsayawa kan zarginta, saboda har yanzu tana zaune da shi,” A cewar Adigun.

Ya kuma tabbatar da cewa hukumar sun baiwa ma’aikatar harkokin mata da kananan yara ta jihar, domin ci gaba da kulawar yarinyar, har sai an kammala bincike kan lamarin.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...
X whatsapp