fidelitybank

Ma’aikatan wutar lantarki za su tsunduma yajin aiki

Date:

Matsalar samar da wutar lantarki a Najeriya na iya kara ta’azzara daga gobe Laraba, yayin da kungiyar kwadago ta umarci ma’aikata a bangaren wutar lantarki da su yi watsi da kayan aiki tare da fara yajin aiki na har abada kan matsalolin da ake fuskanta na ma’aikata da kamfanin sadarwa na Najeriya (TCN).

A ranar Talata ne kungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta kasa (NUEE) ta yi taro a hedikwatar hukumar ta TCN da ke Abuja. In ji Daily Post.

Ma’aikatan da suka koka da yadda gwamnatin tarayya ta gaza biyan tsoffin ma’aikatan kamfanin wutar lantarki na Najeriya (PHCN) hakkokinsu a watan Disambar 2019.

Sun ce wannan wani share fage ne na yajin aikin da ake sa ran za a fara ranar 17 ga watan Agusta.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp