fidelitybank

Ma’aikatan majalisar dokokin tarayya sun gudanar da zanga-zanga

Date:

Mambobin kungiyar ma’aikatan majalisar dokokin Najeriya (PASAN) sun gudanar da zanga-zanga a harabar majalisar dokokin kasar kan rashin biyansu kudaden alawus-alawus.

Ma’aikatan sun mamaye harabar ta NASS ne a safiyar ranar Litinin, inda suke rera wakokin hadin kai tare da nuna alluna daban-daban.

Daga cikin wasu bukatu, ma’aikatan na son a tabbatar da cikakken aiwatar da mafi karancin albashin ma’aikata na kasa a shekarar 2019 da kuma sake duba yanayin aiki.

Ma’aikatan sun zargi hukumar gudanarwar majalisar dokokin kasar da karya yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da suka shiga da kungiyar a ranar 13 ga Afrilu, 2021 kan cikakken aiwatar da sabuwar dokar mafi karancin albashi na kasa na shekarar 2019 da kuma yanayin aiki.

Da ya ke jawabi ga ma’aikatan, shugaban kungiyar ta PASAN, Sabiyi Sunday, ya ce, “Shugabannin kungiyar za su halarci wani taron gaggawa da hukumar Kula da ma’aikata ta kasa ta kira, domin magance matsalolin da ma’aikatan mu”.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp