fidelitybank

Lokaci na da da ƙure mu a batun gabas ta tsakiya – MDD

Date:

Shugaban Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres, ya bayyana wa kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya cewa, lokaci na neman ƙure musu a game da batun gabas ta tsakiya.

“Rikicin da ake yi a gabas ta tsakiya ya fara zama kamar wata gobara,” kamar yadda Guterres ya bayyana wa wakilan kwamitin.

Ya ce tun makon jiya, “abubuwa suke ta ƙara lalacewa.”

Ya ce Isra’ila ba ta sassauta hare-harenta a Lebanon, inda ya ce sun fara tunanin samar da yarjejeniyar tsagaita na ɗan lokaci, amma sai Isra’ilar “ta ƙara ƙaimi” wajen kai hare-haren.

Ya ce shirin Majalisar Ɗinkin Duniya na samar da zaman lafiya na nan daram, sannan “tutar Majalisar Dinkin Duniya na ci gaba da kaɗawa a Isra’ila.”

Ya ce, “ina sake Allah-wadai da hare-haren makamai masu linzami da Iran ta ƙaddamar a Isra’ila.”

Tun farko, Isra’ila ta sanar da hana shi shiga ƙasarta, saboda a cewarta ya ƙi yin Allah-wadai da hare-haren da Iran ta kai mata.

Ya ce. “lokaci na neman ya ƙure mana,” in ji shi, sannan ya yi kira da a tsagaita wuta.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp