Kwamitin duban wata na fadar mai martaba Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya sanar da cewa ranar Laraba ita ce É—aya ga watan Muharram, abin da ke alamta shiga sabon watan Musulunci.
Cikin wata sanarwa da kwamitin ya wallafa a shafinsa na Twitter, ya ce bayan gaza ganin watan a yau Talata.
Hakan na nufin cewa yau Talata 18 ga watan Yuli ta zama 30 ga watan Zul Hijjah.