fidelitybank

Laraba: Birtaniya za ta janyewa Najeriya takunkumin Omicron

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta ce za ta ɗage haramcin shiga ƙasarta ga dukkanin ƙasashe 11 da ta hana daga ranar Laraba.

Ƙasashen sun ƙunshi Angola da Botswana da Eswatini da Lesotho da Malawi da Mozambique da Namibia da Najeriya da Afrika ta Kudu da Zambia da kuma Zimbabwe.

A ƙarshen watan Nuwamba ne Birtaniya ta sake ɗaukar matakin na hana ƙasashen shiga ƙasarta saboda tsoron nau’in korona na Omicron.

Sakataren lafiya na ƙasar Sajid Javid ya ce,”Cutar ta ba zu sosai, domin hana matakin ba ya da wani amfani, za a ɗauki matakai na yin gwaji ga baƙi da suka shiga ƙasar, kuma duk wanda ya fito daga ƙasashen sai ya biya kuɗin otal na kwanaki 10 da zai killace kansa”.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp