fidelitybank

Laraba: Birtaniya za ta janyewa Najeriya takunkumin Omicron

Date:

Gwamnatin Birtaniya ta ce za ta ɗage haramcin shiga ƙasarta ga dukkanin ƙasashe 11 da ta hana daga ranar Laraba.

Ƙasashen sun ƙunshi Angola da Botswana da Eswatini da Lesotho da Malawi da Mozambique da Namibia da Najeriya da Afrika ta Kudu da Zambia da kuma Zimbabwe.

A ƙarshen watan Nuwamba ne Birtaniya ta sake ɗaukar matakin na hana ƙasashen shiga ƙasarta saboda tsoron nau’in korona na Omicron.

Sakataren lafiya na ƙasar Sajid Javid ya ce,”Cutar ta ba zu sosai, domin hana matakin ba ya da wani amfani, za a ɗauki matakai na yin gwaji ga baƙi da suka shiga ƙasar, kuma duk wanda ya fito daga ƙasashen sai ya biya kuɗin otal na kwanaki 10 da zai killace kansa”.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...
X whatsapp