fidelitybank

Kyaftin din Super Eagles ya caccaki shugabanni a kan yajin aikin ASUU

Date:

Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa, ya caccaki ‘yan siyasar Najeriya kan ci gaba da yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’i ke yi.

Musa ya caccaki ‘yan siyasar a shafin sa na Instagram ranar Talata, ya kuma tambayi yadda suka ji a lokacin da suka fita kasar waje, domin ziyartar makarantun ‘ya’yansu, yayin da daliban Najeriya ke makale a gida.

Jaridar PUNCH ta rawaito cewa, yajin aikin ASUU ya shiga wata na biyar, inda ba a ga ci gaba da yajin aikin ba saboda har yanzu malaman ba su sauya wasu bukatu ga gwamnatin tarayya ba.

A ranar litinin da ta gabata ne shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya) ya kai ziyara garin Daura na jihar Katsina domin gudanar da bukukuwan Sallah, ya koka da yajin aikin da ya yi yana mai cewa ya isa a ajiye dalibai a gida.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp