fidelitybank

Kwastam ta karyata rahotan da ke cewa ta fara daukar ma’aikata

Date:

Hukumar Kula da Shige da Fice ta kasa ta karyata rahotannin da ke cewa tana daukar ma’aikatar.

Hukumar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Twitter a ranar Asabar

Ta ce wasu ‘yan damfara ne suka tsara wannan sanarwar da ke neman yaudara da kuma amfani da jama’ar da ba su ji ba su gani ba, wajen raba dukiyar da suka yi ta kud’i don neman guraben aiki.

Hukumar ta ci gaba da cewa, a halin yanzu ba ta yin wani aikin daukar ma’aikata ko kadan kuma jama’a su yi watsi da wallafe-wallafen.

Ya ba da tabbacin cewa, ana ci gaba da kokarin zakulo wadanda ke da irin wadannan labaran na yaudara da nufin gurfanar da su a gaban kuliya.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp