fidelitybank

Kungiyoyin kwallon kafa: Gwamnatin Kano ta raba cekin kudi Naira miliyan 96

Date:

A wani yunkuri na bunkasa harkokin wasanni a jihar Kano, Gwamnan jihar,Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya raba cekin kudi na Naira miliyan 96 ga kungiyoyin kwallon kafa 47 na jihar da ke shiga gasar kwallon kafa ta kasa.

A cewarsa, kudaden za su taimaka wa kungiyoyin masu son shiga gasar ta kasa ta kakar 2021/2022.

Gwamnan wanda mataimakinsa Dr.Nasiru Yusuf Gawuna ya wakilta a yayin bikin da aka gudanar a ranar Talata a dakin taro na Coronation dake gidan gwamnatin Kano.

Ya kuma bayyana cewa dukkanin kungiyoyi 10 da za su fafata a rukunin na 1, kowacce kungiya za ta samu Naira miliyan 3, kungiyoyi 29 daga rukuni na biyu. kowanne zai samu Naira miliyan 2 yayin da kungiyoyi 8 daga ajin rukuni na 3 kowanne zai samu Naira miliyan 1.

Sanarwar mai kunshe da sa hannun Hassan Musa Fagge, wanda shine sakataren yada labarai na mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna.

Wannan alkawari ne da gwamnatin jihar Kano ta yi kuma ta cikawa kungiyoyin, kamar yadda sanarwar ta tabbatar da hakan.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp