fidelitybank

Kungiyoyin kwallon kafa: Gwamnatin Kano ta raba cekin kudi Naira miliyan 96

Date:

A wani yunkuri na bunkasa harkokin wasanni a jihar Kano, Gwamnan jihar,Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya raba cekin kudi na Naira miliyan 96 ga kungiyoyin kwallon kafa 47 na jihar da ke shiga gasar kwallon kafa ta kasa.

A cewarsa, kudaden za su taimaka wa kungiyoyin masu son shiga gasar ta kasa ta kakar 2021/2022.

Gwamnan wanda mataimakinsa Dr.Nasiru Yusuf Gawuna ya wakilta a yayin bikin da aka gudanar a ranar Talata a dakin taro na Coronation dake gidan gwamnatin Kano.

Ya kuma bayyana cewa dukkanin kungiyoyi 10 da za su fafata a rukunin na 1, kowacce kungiya za ta samu Naira miliyan 3, kungiyoyi 29 daga rukuni na biyu. kowanne zai samu Naira miliyan 2 yayin da kungiyoyi 8 daga ajin rukuni na 3 kowanne zai samu Naira miliyan 1.

Sanarwar mai kunshe da sa hannun Hassan Musa Fagge, wanda shine sakataren yada labarai na mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr Nasiru Yusuf Gawuna.

Wannan alkawari ne da gwamnatin jihar Kano ta yi kuma ta cikawa kungiyoyin, kamar yadda sanarwar ta tabbatar da hakan.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp