fidelitybank

Kotun Amurka ta yi watsi da kalaman Biden na tilastawa ma’aikata yin allurar Korona

Date:

Kotun Ƙolin Amurka ta yi watsi da umarnin shugaban kasar, Joe Biden na tilasta wa ma’aikata yin rigakafin annobar Korona a manyan kamfanoni.

Umarnin ya tilasta saka takunkumi da kuma yi wa ma’aikatan gwaji a duk mako.

Alƙalan kotun sun ce umarnin ya shallake ƙarfin ikon da shugaban ƙasar ke da shi.

Sai dai sun yanke hukuncin cewa, za a iya ba da wani umarnin maras tsauri na yin rigakafi ga ma’aikata a asibocin gwamnati.

Gwamnatin Biden ta dage kan cewa, tilashin zai taimaka wajen yaƙi da cutar.

Shugaba Biden wanda farin jininsa ke raguwa a ƙasar, ya bayyana rashin jin daɗinsa da hukuncin da ya “daƙile tunani mafi sauƙi da zai kare rayuwar ɗan Adam ga ma’aikata”.

Ya ƙara da cewa: “Ina kira ga jagororin ‘yan kasuwa da su yi koyi da waɗanda suka ɗauki matakai – ciki har da ɗaya bisa uku na kamfanonin Fortune 100 – don su kare ma’aikatansu da kwastomi da jama’ar yankunans Inji BBC.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp