fidelitybank

Kotu ta soke zaɓen ƴan takara 3 a Ribas

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal ta soke zaben ‘yan takarar majalisar wakilai uku na jam’iyyar Labour a jihar Ribas.

‘Yan takarar da aka soke sun hada da Obio/Akpor, Port Harcourt City 1 da Port Harcourt City 2 mazabar tarayya.

Jam’iyyar PDP a jihar ta garzaya kotu inda ta ce, jam’iyyar LP ba ta bi sabuwar dokar zabe ba wajen zaben ‘yan takara.

PDP dai ta roki kotun da ta soke zaben fidda gwanin da aka yi na ‘yan takarar guda uku sannan ta umurci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta soke zaben.

Mai shari’a Stephen Daylop-Pam, wanda shi ne mai shari’a a shari’ar, ya ci karo da asalin sammacin jam’iyyar PDP da ya kalubalanci cancantar jam’iyyar Labour ta tsayar da ‘yan takara a zaben fidda gwani da INEC ba ta sanya ido a kai ba.

Alkalin ya kuma ce PDP ta tabbatar da cewa INEC ba ta sanya ido a zaben fidda gwani na mazabar da abin ya shafa ba. Don haka ya umarci INEC da kada ta amince da ‘yan takarar da abin ya shafa a zaben 2023.

A halin da ake ciki, lauyan jam’iyyar Labour da ‘yan takarar uku, Uche Olewunne, ya bayyana cewa zai shawarci wadanda ke karewa da su daukaka kara kan hukuncin.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp