fidelitybank

Kotu a Kano ta daure matashi a gidan gyaran hali a kan ya saci Talo-Talo

Date:

Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano, ta yanke wa wani matashi dan shekara 23, Nura Usman, hukuncin daurin watanni biyu a gidan ajiya da gyaran hali, bisa samunsa da laifin satar Talo-Talo.

Usman, wanda mazaunin unguwar Rimin Kebe Quarters ne a Kano, an yanke masa hukuncin ne bayan ya amsa laifin sata.

Alkalin kotun, Mansur Ibrahim, ya kuma ba shi zabin biyan tarar Naira 20,000 tare da umarce shi da ya biya Naira 16,000 a matsayin diyya ga mai Talo-Talon.

Tun da farko, dai Lauyan masu shigar da kara, Abdullahi Muhammad ya shaida wa kotun cewa, wanda a ke tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 1 ga watan Janairu, a Rimin Kebe Quarters da ke Kano.

Ya ce wanda ake tuhumar ya kutsa kai cikin gidan wanda ya kai karar inda ya saci Talo-Talo daya. Sai dai wanda a ka yanke wa hukuncin ya sayar da Talo-Talon ne a kan kudi Naira 7,000.

Mai shari’a Muhammad ya ce laifin ya ci karo da tanadin sashe na 133 na dokar shari’ar jihar Kano.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp