fidelitybank

Korona: Mutane 3 sun mutu ta sanadiyar daskarewar jinni a New Zealand

Date:

A kalla mutum uku ne aka tabbatar da mutuwarsu ta sanadiyyar daskarewar jini bayan sun

Hukumar kula da ingancin allurar rigakafin COVID-19 ta kasar ce ta sanar da hakan, a ranar Litinin, inda ta ce, mutanen sun mutu ne sakamakon matsalar daskarewar jinni bayan an yi musu allurar rigakafin.

Kan wannan batun ne hukumar ta zauna, domin tattauna korafe-korafen da a ke samu, domin a gano ko su na da alaka da rigakafin ko kuma a’a.

Mutanen da suka mutu dai sun hada da wani yaro mai shekara 13, da wani matashi mai shekara 26 da kuma wani tsoho mai kimanin shekara 60.

Sai dai hukumar ta ce, ya zuwa yanzu ba ta kai ga gano alaka tsakanin allurar da daskarewar jinin a jikin tsohon mai shekara 60 ba, sannan ta na bukatar karin bayani, domin tantance rawar da rigakafin ta taka a mutuwar yaron mai shekara 13.

Sanarwar ta kuma kara da cear, bisa ga bayanan da su ka tattara, sun gano cewa daskarewar jinin ta faru ne a jikin wannan matashin mai shekara 26 sakamakon rigakafin.

Rahotanni dai sun ce matashin ya fara nuna alamun cutar ne ’yan kwanaki kadan da yi masa rigakafin, sannan ya mutu cikin mako biyu da karbar zagaye na farko na allurar.

Hukumar dai ta amince cewa matsalar ta daskarewar jini na daga cikin illolin da a ka fi fuskanta daga rigakafin na Pfizer, amma ta ce ita kanta COVID-19 din na iya haifar da matsalar daskarewar jinin. A cewar kamfanin dillancin labarai na NAN.

nigeria.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp