fidelitybank

Korona: Mutane 3 sun mutu ta sanadiyar daskarewar jinni a New Zealand

Date:

A kalla mutum uku ne aka tabbatar da mutuwarsu ta sanadiyyar daskarewar jini bayan sun

Hukumar kula da ingancin allurar rigakafin COVID-19 ta kasar ce ta sanar da hakan, a ranar Litinin, inda ta ce, mutanen sun mutu ne sakamakon matsalar daskarewar jinni bayan an yi musu allurar rigakafin.

Kan wannan batun ne hukumar ta zauna, domin tattauna korafe-korafen da a ke samu, domin a gano ko su na da alaka da rigakafin ko kuma a’a.

Mutanen da suka mutu dai sun hada da wani yaro mai shekara 13, da wani matashi mai shekara 26 da kuma wani tsoho mai kimanin shekara 60.

Sai dai hukumar ta ce, ya zuwa yanzu ba ta kai ga gano alaka tsakanin allurar da daskarewar jinin a jikin tsohon mai shekara 60 ba, sannan ta na bukatar karin bayani, domin tantance rawar da rigakafin ta taka a mutuwar yaron mai shekara 13.

Sanarwar ta kuma kara da cear, bisa ga bayanan da su ka tattara, sun gano cewa daskarewar jinin ta faru ne a jikin wannan matashin mai shekara 26 sakamakon rigakafin.

Rahotanni dai sun ce matashin ya fara nuna alamun cutar ne ’yan kwanaki kadan da yi masa rigakafin, sannan ya mutu cikin mako biyu da karbar zagaye na farko na allurar.

Hukumar dai ta amince cewa matsalar ta daskarewar jini na daga cikin illolin da a ka fi fuskanta daga rigakafin na Pfizer, amma ta ce ita kanta COVID-19 din na iya haifar da matsalar daskarewar jinin. A cewar kamfanin dillancin labarai na NAN.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp