fidelitybank

Korona: Gwamnati ta lalata allura sama da 1,660

Date:

Gwamnatin tarayya ta cika alkawarinta na lalata allurar rigakafin COVID-19 da wa’adin su ya kare wanda ya kai 1,660,242.

Da yake jawabi ga manema labarai jim kadan kafin lalata alluran rigakafin a wurin zubar Idu da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, babban daraktan hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA) Dr. Faisal Shu’aib, ya ce,”Gwamnati ta dauki matakin ne ba wai domin kare lafiya kadai ba na ’yan Najeriya, amma kuma domin samar da dogaro ga yakin rigakafin COVID-19”.

Shima da ya ke magana a lokacin mika maganin da wa’adin na su ya kare, Darakta Janar na hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC), Farfesa Mojishola Adeyeye, ta ce,”A wani bangare na aikin hukumar ta dauki nauyin lalata allurar rigakafin COVID-19 da wa’adin su ya ƙare”.

A kwanakin baya ne dai a ka gano cewa, wa’adin allurar rigakafin ta Korona ya kare, wanda tuni gwamnati ta cika alkawarin na lalata allurar.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp