fidelitybank

Korona: Gwamnati ta lalata allura sama da 1,660

Date:

Gwamnatin tarayya ta cika alkawarinta na lalata allurar rigakafin COVID-19 da wa’adin su ya kare wanda ya kai 1,660,242.

Da yake jawabi ga manema labarai jim kadan kafin lalata alluran rigakafin a wurin zubar Idu da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, babban daraktan hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA) Dr. Faisal Shu’aib, ya ce,”Gwamnati ta dauki matakin ne ba wai domin kare lafiya kadai ba na ’yan Najeriya, amma kuma domin samar da dogaro ga yakin rigakafin COVID-19”.

Shima da ya ke magana a lokacin mika maganin da wa’adin na su ya kare, Darakta Janar na hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC), Farfesa Mojishola Adeyeye, ta ce,”A wani bangare na aikin hukumar ta dauki nauyin lalata allurar rigakafin COVID-19 da wa’adin su ya ƙare”.

A kwanakin baya ne dai a ka gano cewa, wa’adin allurar rigakafin ta Korona ya kare, wanda tuni gwamnati ta cika alkawarin na lalata allurar.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp