fidelitybank

Koriya ta Arewa ta harba makami mai linzami

Date:

Kasar Koriya ta Arewa ta harba wani makami mai linzami a wannan makon wanda ya yi nasarar kai hari.

Kamfanin dillancin labarai na KCNA ya rawaito cewa, wannn shi ne gwajin na biyu a daidai lokacin da kasar ke ci gaba da gudanar da sabbin dabarun yaki a cikin tattaunawar kawar da makaman nukiliya.

Harba makamin shi ne na farko da Koriya ta Arewa ta yi tun watan Oktoba, lamarin da ke shan suka daga gwamnatocin Amurka da Koriya ta Kudu da kumakasar Japan.

Koriya ta Arewa ta fara gwajin makami mai linzami a watan Satumba, inda ta shiga gasar tseren da manyan kasashen soji ke jagoranta, domin tura na’urorin makaman na zamani.

Makaman da ake kira Hypersonic yawanci suna tashi zuwa wuraren hari a Æ™asa mafi tsayi fiye da makamai masu linzami na ballistic kuma suna iya cimma fiye da sau biyar saurin sauti ko kusan kilomita 6,200 a cikin sa’a kwatankwacin gudun kilo mita 3,850 a cikin awa guda.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp