fidelitybank

Koriya ta Arewa ta harba makami mai linzami

Date:

Kasar Koriya ta Arewa ta harba wani makami mai linzami a wannan makon wanda ya yi nasarar kai hari.

Kamfanin dillancin labarai na KCNA ya rawaito cewa, wannn shi ne gwajin na biyu a daidai lokacin da kasar ke ci gaba da gudanar da sabbin dabarun yaki a cikin tattaunawar kawar da makaman nukiliya.

Harba makamin shi ne na farko da Koriya ta Arewa ta yi tun watan Oktoba, lamarin da ke shan suka daga gwamnatocin Amurka da Koriya ta Kudu da kumakasar Japan.

Koriya ta Arewa ta fara gwajin makami mai linzami a watan Satumba, inda ta shiga gasar tseren da manyan kasashen soji ke jagoranta, domin tura na’urorin makaman na zamani.

Makaman da ake kira Hypersonic yawanci suna tashi zuwa wuraren hari a Æ™asa mafi tsayi fiye da makamai masu linzami na ballistic kuma suna iya cimma fiye da sau biyar saurin sauti ko kusan kilomita 6,200 a cikin sa’a kwatankwacin gudun kilo mita 3,850 a cikin awa guda.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...
X whatsapp