fidelitybank

Koriya ta Arewa ta harba makami mai linzami

Date:

Kasar Koriya ta Arewa ta harba wani makami mai linzami a wannan makon wanda ya yi nasarar kai hari.

Kamfanin dillancin labarai na KCNA ya rawaito cewa, wannn shi ne gwajin na biyu a daidai lokacin da kasar ke ci gaba da gudanar da sabbin dabarun yaki a cikin tattaunawar kawar da makaman nukiliya.

Harba makamin shi ne na farko da Koriya ta Arewa ta yi tun watan Oktoba, lamarin da ke shan suka daga gwamnatocin Amurka da Koriya ta Kudu da kumakasar Japan.

Koriya ta Arewa ta fara gwajin makami mai linzami a watan Satumba, inda ta shiga gasar tseren da manyan kasashen soji ke jagoranta, domin tura na’urorin makaman na zamani.

Makaman da ake kira Hypersonic yawanci suna tashi zuwa wuraren hari a Æ™asa mafi tsayi fiye da makamai masu linzami na ballistic kuma suna iya cimma fiye da sau biyar saurin sauti ko kusan kilomita 6,200 a cikin sa’a kwatankwacin gudun kilo mita 3,850 a cikin awa guda.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

JAMB ta amince da maki 150 mafi Æ™anÆ™anta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haÉ—akar ADC na É“aÉ“atu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...
X whatsapp