fidelitybank

Katsina: ‘Yan Bindiga sun sanya karbar harajin dubu 10 a wajen hakar Gwal

Date:

Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari wani yankin Jibia, jihar Katsina tare da saka wa jama’a harajin Naira 10,000 a yankin.

Rahotanni sun ce, an kai harin a wani yankin da a ke sarrafa Gwal, inda a ka sace wasu mutane da yawa a wurin.

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da faruwar lamarin, ta kuma ce ta na nan ta na ci gaba da bincike.

Rahotanni na nuni da cewa, ’yan ta’addar sun sanya harajin Naira 10,000 a yankin sarrafa Gwal da ke karamar hukumar Jibia a Jihar Katsina, domin ci gaba da hako ba tare da tasgaro ba. Wurin ya na cikin al’ummar Bakin Korama a garin Magama Jibia kan iyakar yankin.

Mazauna yankin sun bayyana cewa, akalla kananan cibiyoyin sarrafa Gwal 70 ne ke gudanar da aiki a wurin, wanda a ka bude kimanin makwanni biyu da suka gabata.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp