fidelitybank

Katsina: ‘Yan Bindiga sun sanya karbar harajin dubu 10 a wajen hakar Gwal

Date:

Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari wani yankin Jibia, jihar Katsina tare da saka wa jama’a harajin Naira 10,000 a yankin.

Rahotanni sun ce, an kai harin a wani yankin da a ke sarrafa Gwal, inda a ka sace wasu mutane da yawa a wurin.

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da faruwar lamarin, ta kuma ce ta na nan ta na ci gaba da bincike.

Rahotanni na nuni da cewa, ’yan ta’addar sun sanya harajin Naira 10,000 a yankin sarrafa Gwal da ke karamar hukumar Jibia a Jihar Katsina, domin ci gaba da hako ba tare da tasgaro ba. Wurin ya na cikin al’ummar Bakin Korama a garin Magama Jibia kan iyakar yankin.

Mazauna yankin sun bayyana cewa, akalla kananan cibiyoyin sarrafa Gwal 70 ne ke gudanar da aiki a wurin, wanda a ka bude kimanin makwanni biyu da suka gabata.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp