fidelitybank

Katsina: ‘Yan Bindiga sun sanya karbar harajin dubu 10 a wajen hakar Gwal

Date:

Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari wani yankin Jibia, jihar Katsina tare da saka wa jama’a harajin Naira 10,000 a yankin.

Rahotanni sun ce, an kai harin a wani yankin da a ke sarrafa Gwal, inda a ka sace wasu mutane da yawa a wurin.

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da faruwar lamarin, ta kuma ce ta na nan ta na ci gaba da bincike.

Rahotanni na nuni da cewa, ’yan ta’addar sun sanya harajin Naira 10,000 a yankin sarrafa Gwal da ke karamar hukumar Jibia a Jihar Katsina, domin ci gaba da hako ba tare da tasgaro ba. Wurin ya na cikin al’ummar Bakin Korama a garin Magama Jibia kan iyakar yankin.

Mazauna yankin sun bayyana cewa, akalla kananan cibiyoyin sarrafa Gwal 70 ne ke gudanar da aiki a wurin, wanda a ka bude kimanin makwanni biyu da suka gabata.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp