fidelitybank

Katsina: ‘Yan Bindiga sun sanya karbar harajin dubu 10 a wajen hakar Gwal

Date:

Wasu ‘yan ta’adda sun kai hari wani yankin Jibia, jihar Katsina tare da saka wa jama’a harajin Naira 10,000 a yankin.

Rahotanni sun ce, an kai harin a wani yankin da a ke sarrafa Gwal, inda a ka sace wasu mutane da yawa a wurin.

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da faruwar lamarin, ta kuma ce ta na nan ta na ci gaba da bincike.

Rahotanni na nuni da cewa, ’yan ta’addar sun sanya harajin Naira 10,000 a yankin sarrafa Gwal da ke karamar hukumar Jibia a Jihar Katsina, domin ci gaba da hako ba tare da tasgaro ba. Wurin ya na cikin al’ummar Bakin Korama a garin Magama Jibia kan iyakar yankin.

Mazauna yankin sun bayyana cewa, akalla kananan cibiyoyin sarrafa Gwal 70 ne ke gudanar da aiki a wurin, wanda a ka bude kimanin makwanni biyu da suka gabata.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp