fidelitybank

Kasafin Kuɗi: Majalisar dokokin jihar Kano ta kafa kwamitoci

Date:

Majalisar dokokin jihar Kano, ta kafa kwamitocin wucen gadi har guda 6, wadanda za su yi aikin kare kasafin kudin baɗi na ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

Kwamishinan ƙanan hukumomi, Alhaji Murtala Sule Garo ne ya aikewa da majalisar mai ƙunshe da kasafin wanda shugaban majalisar, Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari, ya karanta a zauren majalisar na ranar Laraba.

Injiya Ibrahim Chidari, kuma ce kwamitocin za su gudanar da ayyukan su.

A lokacin zaman majalisar, gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi masu jiragen ruwa da su guji ɗaukar mutanen wuce ƙima domin magance matsalar mutuwar mutane a jihar, yayin da mai wakiltar Bagwai da Shanono, Alhaji Isah Ibrahim Ali Shanono ya miƙa saƙon godiya ga mutanen da su ka tallafa da haɗarin ƙwale-ƙwale a yankin su.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp