fidelitybank

Kasafin Kuɗi: Majalisar dokokin jihar Kano ta kafa kwamitoci

Date:

Majalisar dokokin jihar Kano, ta kafa kwamitocin wucen gadi har guda 6, wadanda za su yi aikin kare kasafin kudin baɗi na ƙananan hukumomi 44 na jihar Kano.

Kwamishinan ƙanan hukumomi, Alhaji Murtala Sule Garo ne ya aikewa da majalisar mai ƙunshe da kasafin wanda shugaban majalisar, Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari, ya karanta a zauren majalisar na ranar Laraba.

Injiya Ibrahim Chidari, kuma ce kwamitocin za su gudanar da ayyukan su.

A lokacin zaman majalisar, gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi masu jiragen ruwa da su guji ɗaukar mutanen wuce ƙima domin magance matsalar mutuwar mutane a jihar, yayin da mai wakiltar Bagwai da Shanono, Alhaji Isah Ibrahim Ali Shanono ya miƙa saƙon godiya ga mutanen da su ka tallafa da haɗarin ƙwale-ƙwale a yankin su.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp