fidelitybank

KAROTA za ta fara kamen masu Babura marasa rijista a Kano

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar ababan hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta ce za ta fara kamen masu Babura mai kafa 3, ga duk wanda ya kasa sabantan takardun sa

KAROTA za ta fara damke masu tuka adaidaita sahu da su ka yi burus da sabunta takardun su na tukinsu.

Shugaban hukumar, Baffa Babba Dan-Agundi, ne ya bayyana hakan a Kano lokacin da ya ke zantawa da manema labarai kan tsarin na aikin sabuwar shekara da hukumar za ta tunkara a 2022.

Ya tabbatar da matakin zai zama gargadi ga mahaya da su ka kasa sabunta takardar su.

Baffa ya kara da cewa, wadanda su ka kasance wannan shi ne karon su na farko wajen yin takardun za su biya Naira 18,000, yayin da wadanda su ke da shi za su biya Naira 8,000.

Baffa ya kuma ce hukumar ta hada da hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Kano, domin kama masu kunnen kashi, za kuma su gurfanar da su a gaban hukumar.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp