fidelitybank

KAROTA za ta fara kamen masu Babura marasa rijista a Kano

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar ababan hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta ce za ta fara kamen masu Babura mai kafa 3, ga duk wanda ya kasa sabantan takardun sa

KAROTA za ta fara damke masu tuka adaidaita sahu da su ka yi burus da sabunta takardun su na tukinsu.

Shugaban hukumar, Baffa Babba Dan-Agundi, ne ya bayyana hakan a Kano lokacin da ya ke zantawa da manema labarai kan tsarin na aikin sabuwar shekara da hukumar za ta tunkara a 2022.

Ya tabbatar da matakin zai zama gargadi ga mahaya da su ka kasa sabunta takardar su.

Baffa ya kara da cewa, wadanda su ka kasance wannan shi ne karon su na farko wajen yin takardun za su biya Naira 18,000, yayin da wadanda su ke da shi za su biya Naira 8,000.

Baffa ya kuma ce hukumar ta hada da hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Kano, domin kama masu kunnen kashi, za kuma su gurfanar da su a gaban hukumar.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp