fidelitybank

Karin man fetur zai jefa ‘yan Najeriya cikin talauci – Abdulsalami Abubakar

Date:

Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya gargadi gwamnatin tarayya kan yunkurinta na kara farashin man fetur.

Abdulsalami ya yi gargadin ne bayan kara farashin litar man fetur zuwa Naira 302, wanda tuni ya sanya kungiyoyin kwadago za su shiga zanga-zanga.

Da ya ke bayanin nasa a wurin babban taron tattaunawa na Daily Trust karo na 19 a ranar Alhamis, 20 ga Janairu, 2022 a Abuja.

Abdulsalami, ya ce, “Karin farashin man zai jefa karin ’yan Najeriya a cikin talauci”.

Duk da cewa kwamitin wanda mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya ke jagoranta ya bayar da shawarar kara farashin a watan  Nuwamba, a halin yanzu dai farashin man fetur ya na a kan Naira 162 zuwa Naira 165 ne a Najeriya.

Yunkurin kara farashin man na daga cikin matakan da gwamnatin tarayya take dauka na janye hannunta a harkar gudanar da bangaren man fetur da kuma bayar da tallafi a kansa.

 

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...
X whatsapp