fidelitybank

Karin man fetur zai jefa ‘yan Najeriya cikin talauci – Abdulsalami Abubakar

Date:

Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya, ya gargadi gwamnatin tarayya kan yunkurinta na kara farashin man fetur.

Abdulsalami ya yi gargadin ne bayan kara farashin litar man fetur zuwa Naira 302, wanda tuni ya sanya kungiyoyin kwadago za su shiga zanga-zanga.

Da ya ke bayanin nasa a wurin babban taron tattaunawa na Daily Trust karo na 19 a ranar Alhamis, 20 ga Janairu, 2022 a Abuja.

Abdulsalami, ya ce, “Karin farashin man zai jefa karin ’yan Najeriya a cikin talauci”.

Duk da cewa kwamitin wanda mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya ke jagoranta ya bayar da shawarar kara farashin a watan  Nuwamba, a halin yanzu dai farashin man fetur ya na a kan Naira 162 zuwa Naira 165 ne a Najeriya.

Yunkurin kara farashin man na daga cikin matakan da gwamnatin tarayya take dauka na janye hannunta a harkar gudanar da bangaren man fetur da kuma bayar da tallafi a kansa.

 

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp