fidelitybank

Kar Ghana ta bata lokacin ta a wasanta da Najeriya – Patrick Boamah

Date:

Wani dan majalisar dokokin Ghana, Patrick Boamah, ya bukaci al’ummar kasar da su yi watsi da wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da za su yi da Najeriya a shekarar 2022.

Ghana za ta kara da Najeriya a watan Maris a wasan gurbin cancantar shiga gasar cin kofin duniya da za a gudanar a kasar Qatar na 2022.

Boamah ya ce“Kar Ghana ta bata lokacinta da Najeriya, wanda kungiyar ta Super Egles ta fi Black Stars kyau da iya taka leda”.

“Idan akwai bukata, ya kamata mu rusa kungiyarmu ta kasar mu shirya kungiya cikin shekaru biyar masu zuwa,” in ji Boamah a zauren majalisar, a cewar Citi Sports via Goal.

“Kada mu bata lokacinmu da Najeriya a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na gaba.

“Ku dubi tawagar da Najeriya ke da su, duk da cewa an fitar da su a gasar, amma ba na tunanin da wannan tsarin da muke da shi, za mu iya jurewa ‘yan Najeriya.”

Black Stars dai ba su taka wata rawar gani ba a gasar cin kofin nahiyar Afrika da ake gudanarwa a kasar Kamaru.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp