fidelitybank

Kar Ghana ta bata lokacin ta a wasanta da Najeriya – Patrick Boamah

Date:

Wani dan majalisar dokokin Ghana, Patrick Boamah, ya bukaci al’ummar kasar da su yi watsi da wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da za su yi da Najeriya a shekarar 2022.

Ghana za ta kara da Najeriya a watan Maris a wasan gurbin cancantar shiga gasar cin kofin duniya da za a gudanar a kasar Qatar na 2022.

Boamah ya ce“Kar Ghana ta bata lokacinta da Najeriya, wanda kungiyar ta Super Egles ta fi Black Stars kyau da iya taka leda”.

“Idan akwai bukata, ya kamata mu rusa kungiyarmu ta kasar mu shirya kungiya cikin shekaru biyar masu zuwa,” in ji Boamah a zauren majalisar, a cewar Citi Sports via Goal.

“Kada mu bata lokacinmu da Najeriya a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na gaba.

“Ku dubi tawagar da Najeriya ke da su, duk da cewa an fitar da su a gasar, amma ba na tunanin da wannan tsarin da muke da shi, za mu iya jurewa ‘yan Najeriya.”

Black Stars dai ba su taka wata rawar gani ba a gasar cin kofin nahiyar Afrika da ake gudanarwa a kasar Kamaru.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp