fidelitybank

Kar Ghana ta bata lokacin ta a wasanta da Najeriya – Patrick Boamah

Date:

Wani dan majalisar dokokin Ghana, Patrick Boamah, ya bukaci al’ummar kasar da su yi watsi da wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da za su yi da Najeriya a shekarar 2022.

Ghana za ta kara da Najeriya a watan Maris a wasan gurbin cancantar shiga gasar cin kofin duniya da za a gudanar a kasar Qatar na 2022.

Boamah ya ce“Kar Ghana ta bata lokacinta da Najeriya, wanda kungiyar ta Super Egles ta fi Black Stars kyau da iya taka leda”.

“Idan akwai bukata, ya kamata mu rusa kungiyarmu ta kasar mu shirya kungiya cikin shekaru biyar masu zuwa,” in ji Boamah a zauren majalisar, a cewar Citi Sports via Goal.

“Kada mu bata lokacinmu da Najeriya a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na gaba.

“Ku dubi tawagar da Najeriya ke da su, duk da cewa an fitar da su a gasar, amma ba na tunanin da wannan tsarin da muke da shi, za mu iya jurewa ‘yan Najeriya.”

Black Stars dai ba su taka wata rawar gani ba a gasar cin kofin nahiyar Afrika da ake gudanarwa a kasar Kamaru.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp