fidelitybank

Kano: EFCC ta kama matasa Uku da katin ATM 1,144

Date:

Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati (EFCC), ta kama wasu mutane Uku da ake zargi a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano (MAKIA), a lokacin da suke kokarin safarar katinan kudi na ATM 1,144 zuwa kasar waje.

Mai magana da yawun hukumar, Wilson Uwujaren, ya ce wadanda ake zargin akwai, Abdullahi Usman da Musa Abubakar da kuma Abdulwahid Auwalu, an kuma kama su ne tsakanin ranar 24 ga watan Nuwamba zuwa 1 ga Disamba, 2021 ta hannun jami’an ofishin hukumar na jihar Kano.

An gano cewa Abubakar da ke kan hanyarsa ta zuwa kasar hadadiyar daular larabawa Dubai, ya boye katin ATM guda 714, yayin da Usman da ke kan hanyarsa ta zuwa Saudiyya, ya na da katin ATM guda 298 a hannunsa.

A daya bangaren kuma, an kama Auwalu da katin ATM 132 a lokacin da yake kokarin shiga jirgin kasar Habasha zuwa birnin Santanbul na kasar Turkiyya.

Hukumar EFCC ta ce za a gurfanar da wadanda ake zargin a kotu da zarar ta kammala binciken ta.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp