fidelitybank

Kammala gasar Neja ya ishi Inyamirai su zaɓi Tinubu – Uzodinmma

Date:

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya yi ikirarin cewa, gadar Neja ta biyu da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta aiwatar, ta isa yankin Kudu maso Gabas su zabi Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Gwamna Uzodinma ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a cikin shirin gidan Talabijin na Channels.

Gwamnan ya kuma ce, galibin hanyoyin gwamnatin tarayya a shiyyar sun samu isasshiyar kulawa da hukumar kasafin kudi, inda ya kara da cewa matafiya ba sa shan wahala kamar yadda suke yi a da.

“Sanata Bola Tinubu ne dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, jam’iyyar da ke mulki. Daga 1970 lokacin da yakin basasa ya kare, Igbos sun nemi gadar Neja ta biyu, gwamnati bayan gwamnati ta zo da alkawuran da ba a cika ba.

Abun da ya faru a Kano ya nuna nasarar Tinubu ƙarara – Keyamo

“An yi wa Kirsimetin da ya gabata murna da murna, ‘yan kabilar Igbo sun fito daga wajen Kudu maso Gabas suna amfani da gadar Neja ta Biyu. Hakan ma ya isa duk ‘yan kabilar Igbo su zabi gadon Buhari ya ci gaba,” in ji Uzodinma.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp