fidelitybank

Kammala gasar Neja ya ishi Inyamirai su zaɓi Tinubu – Uzodinmma

Date:

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya yi ikirarin cewa, gadar Neja ta biyu da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta aiwatar, ta isa yankin Kudu maso Gabas su zabi Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Gwamna Uzodinma ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a cikin shirin gidan Talabijin na Channels.

Gwamnan ya kuma ce, galibin hanyoyin gwamnatin tarayya a shiyyar sun samu isasshiyar kulawa da hukumar kasafin kudi, inda ya kara da cewa matafiya ba sa shan wahala kamar yadda suke yi a da.

“Sanata Bola Tinubu ne dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, jam’iyyar da ke mulki. Daga 1970 lokacin da yakin basasa ya kare, Igbos sun nemi gadar Neja ta biyu, gwamnati bayan gwamnati ta zo da alkawuran da ba a cika ba.

Abun da ya faru a Kano ya nuna nasarar Tinubu ƙarara – Keyamo

“An yi wa Kirsimetin da ya gabata murna da murna, ‘yan kabilar Igbo sun fito daga wajen Kudu maso Gabas suna amfani da gadar Neja ta Biyu. Hakan ma ya isa duk ‘yan kabilar Igbo su zabi gadon Buhari ya ci gaba,” in ji Uzodinma.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp