fidelitybank

Kamfanin NNPC ya samu zunzurutun kudi Naira Biliyan 203.73 a watan Yuli

Date:

Kamfanin Man Fetur na (NNPC), ya ce reshensa na kasa ya samu zunzurutun kudi har Naira Biliyan 203.73 kan siyar da fararen kaya a watan Yulin 2021.

Wannan ya na kunshe ne a cikin alkalumman watan Yuli na shekarar 2021 na rahoton kudi da ayyuka na kamfanin NNPC na watan (MFOR), bugu na 72 na rahoton da aka fitar ranar Laraba.

Rahoton ya nuna karuwar kashi hudu cikin 100 na samar da iskar gas.

Rahoton ya kuma bayyana cewa jimlar kudaden shiga da a ka samu daga siyar da kayayyakin na tsawon watan Yulin 2020 zuwa Yuli 2021 ya kai sama da tiriliyan 2.563 inda Premium Motor Spirit (PMS) ta ba da gudummawar kusan kashi 99.67 na jimillar tallace-tallace.

Hakazalika, jimillar lita biliyan 1.544 na kayayyakin man fetur ne hukumar kula da albarkatun man fetur ta kasa PPMC ta sayar da kuma rabar da su, a watan Yuli da PMS ya kai kashi 99 cikin 100 na adadin man fetur.

Rahoton ya kuma kara da cewa, Jimillar siyar da kayayyakin man fetur na tsawon watan Yuli 2020 zuwa Yuli 2021 ya tsaya a kan lita biliyan 19.535 kuma PMS ya kai kashi 99.73 na jimillar adadin.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp