fidelitybank

NCAA ta rufe babbar cibiyar Globacom saboda taurin bashi

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA ta ce, ta rufe ainihin babbar cibiyar kamfanin Globacom Limited da ke Wuse 2, Abuja, saboda rashin biyan bashin Naira biliyan 4.7, bisa gaggarumin matsin lamba da gwamnatin tarayya ta yi.

Babban daraktan hukumar ta NCAA, Musa Nuhu, ya gudanar da atisayen ne a ranar Laraba a karkashin kulawar ministan sufurin jiragen sama Hadi Sirika.

Ya kuma ce,”Hukumar tawa ta na fuskantar matsananciyar matsin lamba daga gwamnatin tarayyar Najeriya, kuma za mu yi iya kokarinmu a kan ikon da a ka ba mu, domin ganin an warware biyan basussukan,” inji Nuhu .

Ya kuma shaida wa manema labarai bayan ya kulle ginin cewa, za a sauya wurin ne har sai Globacom ya biya bashin.

Ya bayyana cewa, kamfanin ya biya Naira miliyan 500 ne kawai daga cikin Naira biliyan 5.2 da ya ke bi, inda ya nuna cewa bashin da a ke bin ya kai Naira biliyan 4.7.

A cewarsa, sauran kamfanonin sadarwa su na biya sai dai kamfanin Globacom, wanda ya kasa hadawa tun 2007.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...
X whatsapp