fidelitybank

Kaduna: ‘Yan ta’adda sun kashe wani mutum tare da sace ‘ya’yan sa 3

Date:

’Yan ta’adda sun kashe wani magidanci sannan su ka yi garkuwa da ’ya’yansa uku a unguwar Sayen Lemu da ke yankin Dutsen Abba Karamar Hukumar Zariya.

Maharan sun shiga gidan magidancin mai suna Alhaji Habibu ne da misalin karfe 11 na daren ranar Laraba, suka kashe shi sannan suka tafi ’ya’yan nasa.

Wurin da aka kai harin ba shi da nisa sosai da Kwalejin Kimiyya da Kere-kere ta Nuhu Bamalli da ke kan Babbar Hanyar Zariya zuwa Kaduna a yankin Zariya.

Harin na zuwa ne bayan ’yan bindiga suka tare hanyar Kaduna zuwa Kaduna a ranar Litinin, suka bindige mutum uku ciki har da wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Ridwanu Gadagau.

Wata majiya a unguwar da ta sahidawa Aminya ta ce, “Ba ma zaton ’yan ina da kisa ne, mun fi zaton ’yan bindiga ne da a baya-bayan nan suka addabi unguwar. Ka san yanzu kimnain shekara daya ke nan da ’yan bindiga suka matsa wa unguwarmu da hare-hare, amma har yanzu babu wani kwakkwaran mataki da aka dauka domin kare rayukan jama’a.”

 

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp