fidelitybank

Kaduna: ‘Yan ta’adda sun kashe wani mutum tare da sace ‘ya’yan sa 3

Date:

’Yan ta’adda sun kashe wani magidanci sannan su ka yi garkuwa da ’ya’yansa uku a unguwar Sayen Lemu da ke yankin Dutsen Abba Karamar Hukumar Zariya.

Maharan sun shiga gidan magidancin mai suna Alhaji Habibu ne da misalin karfe 11 na daren ranar Laraba, suka kashe shi sannan suka tafi ’ya’yan nasa.

Wurin da aka kai harin ba shi da nisa sosai da Kwalejin Kimiyya da Kere-kere ta Nuhu Bamalli da ke kan Babbar Hanyar Zariya zuwa Kaduna a yankin Zariya.

Harin na zuwa ne bayan ’yan bindiga suka tare hanyar Kaduna zuwa Kaduna a ranar Litinin, suka bindige mutum uku ciki har da wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Ridwanu Gadagau.

Wata majiya a unguwar da ta sahidawa Aminya ta ce, “Ba ma zaton ’yan ina da kisa ne, mun fi zaton ’yan bindiga ne da a baya-bayan nan suka addabi unguwar. Ka san yanzu kimnain shekara daya ke nan da ’yan bindiga suka matsa wa unguwarmu da hare-hare, amma har yanzu babu wani kwakkwaran mataki da aka dauka domin kare rayukan jama’a.”

 

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp