fidelitybank

Kabilar Igbo ta zargi EFCC a kan kamun mutanen ta ‘yan takara

Date:

Kungiyar al’adun kabilar Igbo ta Apex, Ohanaeze Ndigbo, ta zargi hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, da mayar da kanta a matsayin wani shiri na musgunawa mutanen Kudu-maso-Gabas a zaben shugaban kasa na 2023.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide, OYC, Mazi Okwu Nnabuike ya fitar ranar Talata.

Okwu, wanda ya yabawa tsohon gwamnan Imo, Sanata Rochas Okorocha kan shiga takarar shugaban kasa, ya ce, ya zama ruwan dare hukumar EFCC ta bi mutanen yankin Kudu maso Gabas da zarar sun nuna sha’awarsu ta tsayawa takarar shugaban kasa.

A ranar Litinin ne hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta shigar da kara a gaban kotu kan tuhume-tuhume 17 a kan Okorocha, bisa zargin wawure kimanin Naira biliyan 2.9 a matsayin gwamna.

Da take mayar da martani, kungiyar ta OYC ta shawarci hukumar EFCC da kada ta koma cikin irin lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, inda ake amfani da hukumar wajen tsoratar da duk ‘yan siyasar adawa.

 

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp