fidelitybank

Kabilar Igbo ta zargi EFCC a kan kamun mutanen ta ‘yan takara

Date:

Kungiyar al’adun kabilar Igbo ta Apex, Ohanaeze Ndigbo, ta zargi hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, da mayar da kanta a matsayin wani shiri na musgunawa mutanen Kudu-maso-Gabas a zaben shugaban kasa na 2023.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo Youth Council Worldwide, OYC, Mazi Okwu Nnabuike ya fitar ranar Talata.

Okwu, wanda ya yabawa tsohon gwamnan Imo, Sanata Rochas Okorocha kan shiga takarar shugaban kasa, ya ce, ya zama ruwan dare hukumar EFCC ta bi mutanen yankin Kudu maso Gabas da zarar sun nuna sha’awarsu ta tsayawa takarar shugaban kasa.

A ranar Litinin ne hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta shigar da kara a gaban kotu kan tuhume-tuhume 17 a kan Okorocha, bisa zargin wawure kimanin Naira biliyan 2.9 a matsayin gwamna.

Da take mayar da martani, kungiyar ta OYC ta shawarci hukumar EFCC da kada ta koma cikin irin lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, inda ake amfani da hukumar wajen tsoratar da duk ‘yan siyasar adawa.

 

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa Æ´ar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar ÆŠangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp