fidelitybank

Jonathan ya nufi Kenya don sa ido a zaɓen ƙasar

Date:

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya bar Najeriya zuwa birnin Nairobi ranar Juma’a, domin sa ido a zaben Kenya.

Tsohon shugaban na jagorantar tawagar masu sa ido a babban zaben kasar da za a gudanar a ranar 9 ga watan Agusta.

Jonathan shi ne shugaban tawagar sa ido kan zabe na cibiyar zabe don dorewar dimokradiyya a Afirka (EISA).

Mai magana da yawunsa, Ikechukwu Eze ya ce, tawagar EISA ta kunshi masu sa ido na gajeren lokaci 21 da aka zabo daga kungiyoyin farar hula.

Tawagar ta ƙunshi hukumomin gudanar da zaɓe da wakilan cibiyoyin ilimi daga sassa daban-daban na Afirka.

Eze ya lura cewa, za a tura masu sa ido a dukkan yankuna musamman a kananan hukumomi goma na Kenya.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp