fidelitybank

Jirgin Kasa yayi awon gaba da Tirela da babur din Adaidaita Sahu a Kano

Date:

A na fargabar wasu fasinjojin sun mutu, yayin da wani jirgin kasa da ke tafiya ya murkushe motar tirela ta Siminti ta Dangote da wani Babur din Adaidai ta Sahu mai kafa uku a jihar Kano.

Lamarin ya faru ne a kan titin Obasanjo a cikin birnin Kano da misalin karfe 11:30 na safiyar Lahadi.

Shedun gani da ido da ke gudanar da sana’o’i a kusa da titin jirgin, sun ce, sun ga tirelar ta nufo layin dogo ne a lokacin da jirgin ke gudu.

Shaidu sun ce, sun yi yunkurin taimakawa tirelar, amma direban bai lura ba.

Jirgin kasan a lokacin da ya tsaya

“Lokacin da direban tirelar ya yi Æ™oÆ™arin ketare layin dogo, jirgin ya buge motar da babur É—in a lokaci guda,” in ji É—aya daga cikin shaidun.

Shaidu sun ce, tuni aka garzaya da fasinjojin da ke cikin babur din zuwa asibiti a sume, yayin da direban tirelar ya tsira da ransa.

Har ya zuwa lokacin da muke kawo wannan rahoton, tirelar har yanzu ta na kife a wajen wanda mutane suka zagaye  wajen, domin ganin bata gari basu kwashe buhunan siminti na cikin motar ba, yayin da jami’an tsaro suka baiwa motar kulawa, domin kar ‘yan ganima su kwashe kayan.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp