fidelitybank

Jirgin Air Nigeria zai fara tashi a 2022, in ji Hadi Sirika

Date:

Hadi Sirika, Ministan Harkokin Sufurin Jirgin Sama ya baiyana cewa jairgi mallakin Nijeriya, Air Nigeria, wanda a ka daɗe a na tsimaye, zai fara tashi a watan Afrilu na shekarar 2022.

Sirika ya baiyana hakan ne ga manema labarai na fadar shugaban ƙasa a yau Laraba, jim kaɗan bayan an gama ganawar majalisar zartaswa ta mako-mako.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ne ya jagoranci ganawar a fadar shugabacin ƙasa a Abuja.

Ministan ya kuma baiyana cewa wani kamfani ne zai gudanar da harkokin Air Nigeria ɗin, in da gwamnatin tarayya kuma ta ke da kashi 5 na hannun jari.

Ya ƙara da cewa ƴan kasuwa a Nijeriya za su samu kashi 46, inda sauran kashi 49 kuka za a tanadarwa sauran masu son zuba hannun jari har da ma ƴan kasuwa da ga ƙasashen waje.

Ministan ya ƙara da cewa idan jirgin na ƙasa ya fara aiki, to zai samar da aikin yi 70,000 ga ƴan Nijeriya.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp