fidelitybank

Jirgin Air Nigeria zai fara tashi a 2022, in ji Hadi Sirika

Date:

Hadi Sirika, Ministan Harkokin Sufurin Jirgin Sama ya baiyana cewa jairgi mallakin Nijeriya, Air Nigeria, wanda a ka daɗe a na tsimaye, zai fara tashi a watan Afrilu na shekarar 2022.

Sirika ya baiyana hakan ne ga manema labarai na fadar shugaban ƙasa a yau Laraba, jim kaɗan bayan an gama ganawar majalisar zartaswa ta mako-mako.

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ne ya jagoranci ganawar a fadar shugabacin ƙasa a Abuja.

Ministan ya kuma baiyana cewa wani kamfani ne zai gudanar da harkokin Air Nigeria ɗin, in da gwamnatin tarayya kuma ta ke da kashi 5 na hannun jari.

Ya ƙara da cewa ƴan kasuwa a Nijeriya za su samu kashi 46, inda sauran kashi 49 kuka za a tanadarwa sauran masu son zuba hannun jari har da ma ƴan kasuwa da ga ƙasashen waje.

Ministan ya ƙara da cewa idan jirgin na ƙasa ya fara aiki, to zai samar da aikin yi 70,000 ga ƴan Nijeriya.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp