fidelitybank

Jiragen sama a Japan sun kara yin karo da juna

Date:

Makonni biyu bayan karon da jirage biyu suka yi a Tokyo, babban birnin kasar Japan, an sake samun karon wasu jiragen biyu a ranar Talata.

A cewar kafar watsa labarai ta gwamnatin kasar ‘NHK’, lamarin ya faru ne a filin jiragen sama na New Chitose a Hokkaido da misalin karfe 5:30 agogon kasar.

Sai dai a wannan karon babu wanda hatsarin ya shafa.

A cewar NCHK, hatsarin ya faru ne yayin da jirgin Koriya Ta Kudu da na Hong Kong, Cathay Pacific suka yi karo a filin jiragen.

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ambato wani jami’in kamfanin jirgin saman Koriyan na cewa, yayin da jirginsu ke tashi ya yi karo da na Cathay Pacific, kuma akwai fasinjoji 289 a cikin jirgin saman Koriya Ta Kudun.

Kafar watsa labarai ta NHK ta ambato kamfanin Cathay Pacific na cewa babu kowa a cikin jirginsa a lokacin da hatsarin ya auku.

An soke tashin jirage da dama a filin jiragen saman na New Chitose bayan an samu hatsarin.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp