fidelitybank

Jihar Edo ta fi kowacce jiha arahar abinci a watan Disamba – NBS

Date:

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya NBS ta ce, kayan masarufi sun yi tashin gwauron Zabi a watan Disambar bara, irinsa na farko a cikin wata takwas a Najeriya.

Shugaban hukumar ta ƙididdiga, Simon Harry ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a ranar Litinin a Abuja.

Ya ce, “Tashin farashin ya zarta kashi 15, kuma abubuwan da suka fi tashi sun haɗa da Gas na girki da Barasa da kuɗin hayar gidaje, ta taba sigari da wanki da guga da kuma hayar tufafi”.

“Sauran abubuwan da farashinsu ya tashi sun haɗa da tufanin sakawa da takalma”.

“Mun fuskanci tashin farashin ne a lokacin bukukuwan kirsimeti da na ƙarshen shekara sai dai gabanin tashin farashin na Disamba sai da aka yi wata takwas farashin kayan masarufi na sauka a ƙasar”. In ji Simon.

Jihar Ebonyi ita ce ta fi fuskantar tashin farashin kayayyaki a jihohin Najeriya, yayin da jihar Kwara ta fuskanci ƙarancin tashin farashin kayayyaki.

Rahotanni sun tabbatar da cewa, jihar Kogi ita ce ta fi tsadar abinci a watan na Disamba, yayin da jihar Edo kuma ta fi arahar abinci a lokacin.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp