fidelitybank

Jihar Edo ta fi kowacce jiha arahar abinci a watan Disamba – NBS

Date:

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya NBS ta ce, kayan masarufi sun yi tashin gwauron Zabi a watan Disambar bara, irinsa na farko a cikin wata takwas a Najeriya.

Shugaban hukumar ta ƙididdiga, Simon Harry ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai a ranar Litinin a Abuja.

Ya ce, “Tashin farashin ya zarta kashi 15, kuma abubuwan da suka fi tashi sun haÉ—a da Gas na girki da Barasa da kuÉ—in hayar gidaje, ta taba sigari da wanki da guga da kuma hayar tufafi”.

“Sauran abubuwan da farashinsu ya tashi sun haÉ—a da tufanin sakawa da takalma”.

“Mun fuskanci tashin farashin ne a lokacin bukukuwan kirsimeti da na Ć™arshen shekara sai dai gabanin tashin farashin na Disamba sai da aka yi wata takwas farashin kayan masarufi na sauka a Ć™asar”. In ji Simon.

Jihar Ebonyi ita ce ta fi fuskantar tashin farashin kayayyaki a jihohin Najeriya, yayin da jihar Kwara ta fuskanci ƙarancin tashin farashin kayayyaki.

Rahotanni sun tabbatar da cewa, jihar Kogi ita ce ta fi tsadar abinci a watan na Disamba, yayin da jihar Edo kuma ta fi arahar abinci a lokacin.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ć´an Ć™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ĆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp