fidelitybank

Jami’an tsaro ku tsaurara sintiri a tituna – Gwamnatin Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara, ta ɗauki matakin shirya jami’an tsaro da za su riƙa sintiri a kan manyan titunan jihar.

Cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan jihar Sulaiman Bala Idris ya fitar, ya ce za a girke jami’an tsaron domin sintiri a kan hanyar Gusau zuwa Funtua da Magami zuwa Dangulbi zuwa Dan Kurmi da wasu tinunan da ake samun barazanar tsaro a jihar.

A taron majalisar tsaron jihar na baya-bayan nan da gwamnan jihar Dauda Lawan Dare ya koka wa shugabannin jami’an tsaro da ke jihar kan ayyukan ‘yan fashi a wasu manyan titunan jihar, ɗaya daga cikin dabarun da gwamnan ya ɗauka domin magance matsalar tsaro da jihar ke fuskanta.

Sanarwar ta ƙara da cewa jami’an tsaron da za su yi sintiri a kan titunan sun haɗar da sojojin ƙasa da na sama.

Haka kuma sanarwar ta ce gwamnatin jihar ta ce ta kammala shirye-shirye domin fara ɗauka tare da horas da ‘yan sa kai a jihar.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp