fidelitybank

Jami’a: NUC ta raba gardama tsakanin Uzodinma da Rochas

Date:

Hukumar kula da jami’o’I ta kasa (NUC) ta kawo karshen fadan da a ken a mallakar wata jami’a dake garin Ogboko a jihar Imo, tsakanin Sanata Rochas Okorocha da gwamnatin jihar Imo.

Hakan ya biyo bayan gabatar da lasisin gudanar da jami’ar Kingsley Ozumba Mbadiwe da ke Ogboko a ranar Laraba ga gwamnatin jihar Imo da hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC) ta yi a Abuja.

Babban sakataren hukumar ta (NUC), Farfesa Abubakar Adamu ne ya gabatar da mika takardar shaidar jami’ar a wani taron da aka gudanar a shelkwatar hukumar.

PlatinumPost ta rawaito cewa, gwamnatin Hope Uzodinma ta dage cewa an gina jami’ar, wadda a baya ake kira Eastern Palm University, Ogboko, da dukiyar gwamnati, inda ta canza mata suna zuwa Jami’ar Kingsley Ozumba Mbadiwa, Ogboko, Jihar Imo.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp