fidelitybank

Jami’a: NUC ta raba gardama tsakanin Uzodinma da Rochas

Date:

Hukumar kula da jami’o’I ta kasa (NUC) ta kawo karshen fadan da a ken a mallakar wata jami’a dake garin Ogboko a jihar Imo, tsakanin Sanata Rochas Okorocha da gwamnatin jihar Imo.

Hakan ya biyo bayan gabatar da lasisin gudanar da jami’ar Kingsley Ozumba Mbadiwe da ke Ogboko a ranar Laraba ga gwamnatin jihar Imo da hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC) ta yi a Abuja.

Babban sakataren hukumar ta (NUC), Farfesa Abubakar Adamu ne ya gabatar da mika takardar shaidar jami’ar a wani taron da aka gudanar a shelkwatar hukumar.

PlatinumPost ta rawaito cewa, gwamnatin Hope Uzodinma ta dage cewa an gina jami’ar, wadda a baya ake kira Eastern Palm University, Ogboko, da dukiyar gwamnati, inda ta canza mata suna zuwa Jami’ar Kingsley Ozumba Mbadiwa, Ogboko, Jihar Imo.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp