fidelitybank

Jagoran kungiyar IPOB zai sake gurfana a gaban kotu

Date:

A yau ne ake sa ran sake gurfanar da jagoran ƴan awaren Biafra, Nnamdi Kanu da sabbin tuhume-tuhume 15 na ta’addanci a gaban kotu.

Sabbin tuhume-tuhumen wadanda aka gabatar da su ranar Litinin sun zo ne ƙasa da sa’o’i 24 kafin a sake shiga kotu a ci gaba da shari’ar da ake yi masa.

Nnamdi Kanu zai sake gurfana a kotun Abuja, bisa tuhumar cin amanar ƙasa da ta’addanci, da kafa haramtacciyar ƙungiya, laifukan da hukuncinsu hukuncin kisa ne idan sun tabbata.

Wannan ne karo na biyu da gwamnati ke yin kwaskwarima kan tuhume-tuhumen da ake yi wa jagoran na ƙungiyar IPOB.

An fara kama Kanu ne a 2015, bisa tuhume-tuhimen ta’addanci da jagorantar haramtaciyyar ƙungiya da wallafa munanan kalamai, da mallakar makamai ba bisa ƙa’ida ba da kuma shigar da miyagun kaya ƙasar ta Najeriya.

Nnamdi Kanu wanda ya ke da fasfo na ƙasar Birtaniya, kuma ya daɗe a ƙasar, sannan an mai da shi Najeriya, to amma har yanzu gwamnati ba ta bayyana daga wata ƙasa aka tissa ƙeyarsa ba.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp