fidelitybank

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran na kusan da kera makamin nukiliya.

Amma kuma abin da ya ki fitowa ya tabbatar wanda da yawa aka yi amanna da shi, shi ne cewa, Isra’ila tana da makamana nukiliya na kanta tun daga shekarun 1960.

Yawancin abin da kiyasin cibiyar hana bazuwar makamai ta duniya ta ce shi ne Isra’ila tana da makaman nukiliya kusan 90.

Sannan kuma kasar ba ta cikin mambobin da suke cikin yarjejeniyar duniya ta hana bazuwar makaman nukiliya.

Masu sharhi sun yi amanna Isra’ila na tafiyar da shirinta na nukiliya ne a tashar nukliya ta Dimona, wani birni da ya ke hamadar Negev.

Isra’ila tana da wata manufa ta boye magana – kuma har kullum ta ki ta tabbatar cewa tana da makaman nukiliya sannan kuma ba ta ce ba ta da su ba.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp