fidelitybank

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran na kusan da kera makamin nukiliya.

Amma kuma abin da ya ki fitowa ya tabbatar wanda da yawa aka yi amanna da shi, shi ne cewa, Isra’ila tana da makamana nukiliya na kanta tun daga shekarun 1960.

Yawancin abin da kiyasin cibiyar hana bazuwar makamai ta duniya ta ce shi ne Isra’ila tana da makaman nukiliya kusan 90.

Sannan kuma kasar ba ta cikin mambobin da suke cikin yarjejeniyar duniya ta hana bazuwar makaman nukiliya.

Masu sharhi sun yi amanna Isra’ila na tafiyar da shirinta na nukiliya ne a tashar nukliya ta Dimona, wani birni da ya ke hamadar Negev.

Isra’ila tana da wata manufa ta boye magana – kuma har kullum ta ki ta tabbatar cewa tana da makaman nukiliya sannan kuma ba ta ce ba ta da su ba.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar É—aliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a Æ™asa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya Æ´anmatan nan uku...

Ƙudirin faÉ—aÉ—a mamayar Gaza zai Æ™ara jefa FalasÉ—inawa cikin hatsari – MDD

Majalisar ÆŠinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...
X whatsapp