fidelitybank

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Date:

Wani hari da Isra’ila ta kira ‘Operation Rising Lion’, da ta ce ta kaddamar da nufin wargaza shirin nukiliyar Iran, ya kashe manyan jami’an soja da ƙwararru a fannin nukiliyar ƙasar, kamar yadda rahotannin kafafen yaɗa labaran Iran suka ruwaito.

Ga jerin jami’an da aka tabbatar da mutuwarsu a harin na Isra’ila.

  • Hossein Salami – Babban kwamandan rundunar juyin juya halin ƙasar (IRGC)
  • Gholamali Rashid – Kwamandan hedikwatar Khatam-al Anbiya
  • Fereydoon Abbasi – Ƙwararren masanin nukiliya kuma tsohon shugaban Hukumar Makaman nukiliyar Iran
  • Mohammad Mahdi Tehranchi – Ƙwararren masanin nukiliya, wanda kuma ke da hannu a shirin makaman nukiliyar ƙasar.
  • Mohammad Bagheri – Shugaban ma’aikatan sojin Iran

Rahotannin kafofin yaɗa labaran Iran sun ce harin Isra’ila ya kuma jikkata Ali Shamkhani, babban mai bai wa shugaban addinin Iran Ayatollah Ali Khamenei shawara. In ji BBC.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp